Gamayyar kungiyar jam'iyyun adawa sun maka shugaban kasa, Muhammadu Buhari kotu inda suka bukaci da kotun ta dakatar dashi da tsayawa takarar shugabancin kasarnan saboda rashin lafiyar da yake fama da ita.
FeaturedPosts
LatestPosts 🔥
Thursday, January 31, 2019
Pogba da Salah sun haskaka a wannan hoton
Taurarin kwallon kafa da ke wasa a kungiyoyim kasar Ingila, Paul Pogba tare da Mohamed Salah kenan a wannan hoton nasu da suka haskaka, muna musu fatan Alheri.
Kalli hoton Ronaldo da manyan kaya
Wannan wani hoton tauraron dan kwallon kafar kasar Portugal, Cristiano Ronaldo ne da aka saka mai manyan kaya da hula, hoton ya kayatar a shafukan sada zumunta.
Daga hannun Ganduje da nayi ba shi da alaka da Yaki da Cin hanci da Rashawa da muka sa a gaba>>Inji Buhari
Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa don yana mara wa gwamnan Kano Abdullahi Ganduje baya shikenan kuma sai ace Yaki da Cin Hanci da gwamnatin sa ke yi ya zama shirme.
YA KAMATA MU NEMI AFUWAR SHEIKH DR. AHMAD GUMI
A baya can, mun kasance masu kausasa harce idan Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya yi magana akan siyasar Nijeriya, a yanzu mun fahimci cewa mun yi kuskure idan muna masa raddi akan abar banza siyasar Nijeriya.
Shugaba Buhari ya daga hannun gwamna Ganduje ya bukaci a zabeshi karo na biyu
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya daga hannun gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje a wajan yakin neman zaben da yaje yi jihar inda, ya bukaci da a sake zabenshi a matsayin gwamnan jihar Kano.
Kayatattun hotunan taurarin fina-finan Hausa a wajan yakin neman zaben Buhari a Kano
Wasu daga cikin taurarin fina-finan Hausa, Ali Nuhu, Nuhu Abdullahi, Adam A. Zango , Rashida Mai Sa'a tare da me baiwa shugaban kasa shawara a wajan yakin neman zaben shugaban kasa, Muhammadu Buhari yau a Kano.
Subscribe to:
Posts (Atom)






